Tehran (IQNA) Iran da Ethiopia suna tattauna hanyoyin da za su bi wajen gudanar da ayyukan hadin gwiwa a fagen ilimi, da kuma yaki da corona.
Lambar Labari: 3485434 Ranar Watsawa : 2020/12/06
Bangaren kasa da kasa, a yau ake gudanar da zaman taron raya al’adun muslunci a kasar Masar wanda cibiyar yada al’adu ta kasar ta dauki nauyin shiryawa.
Lambar Labari: 3482413 Ranar Watsawa : 2018/02/20